Friday, December 12
Shadow

Yunwa da Talauci ne ke jawo matsalar tsaro a Najeriya>>Shugaba Tinubu

Shugaba kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Yunwa da talauci na kan gaba cikin jerin abubuwan dake jawo Talauci a Najeriya.

Shugaban ya bayyana hakanne a wajan kaddamar da wasu ayyukan da Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya gudanar a yayin ziyarar kwaki biyu da ya je.

Shugaba Tinubu ya jawo hankalin Gwamna Radda dama sauran Gwamnoni da su mayar da hankali wajan gudanar da ayyukansu ba tare da la’akari da masu kushe ba.

Yace idan suka yi aiki me kyau shine jama’a zasu gani su yaba.

Karanta Wannan  Mai Martaba Sarkin Gusau A Jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Bello Ya Naɗa Tsohon Gwamnan Jihar Abia Sanata Orji Uzor Kalu, Sarautar Jarumin Gusau, Yau Litinin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *