Saturday, December 13
Shadow

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

Kwamishinan yaɗa labaran Kano Comr. Ibrahim Waiya ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai yana mai zargin Sarki Aminu Ado da biyewa wasu maƙiya Kano suna tozarta masarauta.

Me za ku ce?

Karanta Wannan  'Yan Kudu, Musamman Inyamurai na cewa, Kalaman rashin kyautawa da me magana da yawun Tinubu, Bayo Onanuga yayi akan Buhari tun kamin a Binneshi da sanin Tinubu yayi su, Hakan na zuwane duk da Bayo Onanuga ya goge kalam nasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *