Friday, December 5
Shadow

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

Kwamishinan yaɗa labaran Kano Comr. Ibrahim Waiya ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai yana mai zargin Sarki Aminu Ado da biyewa wasu maƙiya Kano suna tozarta masarauta.

Me za ku ce?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo yanda dandazon matasa sukawa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello tarbar girma bayan da EFCC ta sakoshi kan zargin satar Biliyan 80

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *