Wednesday, April 8
Shadow

Likitoci dubu 30 ake dasu a Najeriya

shugaban kungiyar Likitoci ta Najeriya, Professor Bala Audu ya bayyana cewa, Likitoci dubu 30 ne ake dasu a Najeriya.

Ya bayyana hakane a wajan wani taron kungiyar likitocin da ya wakana a Jihar Katsina.

Yace a shekaru 5 da suka gabata, Likitoci dubu 15 ne suka bar Najeriya zuwa kasashen Waje.

Yace kowane Likita daya yana ganin marasa Lafiya dubu 8. Wanda a ka’ida marasa lafiya dari shida ne ya kamata ace kowane likita na gani.

Karanta Wannan  Ya dauke ta ya kai ta gidansa suka kwana da Alkawarin Zai bata Naira dubu dari da hamsin, saidai ya mata Alert din karya(Fake) alert, tana ta kuka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *