Friday, December 5
Shadow

Shugaba Tinubu ya nemi Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya samo masa fili ya gina gidan da zai yi ritaya a jihe Anambra

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya nemi gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya nemo masa filin da zai gina gidan da zai yi ritaya a jihar Anambra.

Shugaban ya bayyana hakane a yayin ziyarar sa ta farko a matsayin shugaban kasa a jihar ta Anambra inda ya kaddamar da ayyukan da gwamnatin jihar ta yi daban-daban.

Ya jinjinawa Gwamnan kan kokarin gyaran jihar da yake yi inda yace masa shima ya zama dan jihar Anambra a sama masa fili ya gina gidan da zai yi ritaya.

Shugaban dai ya fadi hakanne cikin raha.

Karanta Wannan  Matukar Muneerat Abdulsalam Ta Amince Ta Zo Mu Yi Aure, Dama Ina Da Burin Auren Wadda Ta Girme Ni, Inji Malam Musa Rafin Kuka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *