Wednesday, April 8
Shadow

Wike, Fayose, Ortom da Ikpeazu sun kaiwa Tinubu ziyara

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Tsohon Gwamnan Benue, Samuel Ortom, da tsohon Gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu, da tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose da sauransu sun kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara.

Karanta Wannan  Karanta Kaji:Sanatoci 3 kacal da suka ciri tuta suka ki amincewa da dokar dakatar da Gwamnan Rivers da shugaba Tinubu yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *