Friday, July 17
Shadow

Wike, Fayose, Ortom da Ikpeazu sun kaiwa Tinubu ziyara

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Tsohon Gwamnan Benue, Samuel Ortom, da tsohon Gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu, da tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose da sauransu sun kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Duk masu min fatan in koma me kiba kamar yanda nake a baya, Ina Rokon Allah ya dora musu kibar>>Inji Hadiza Gabon

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *