Wednesday, April 29
Shadow

Wike, Fayose, Ortom da Ikpeazu sun kaiwa Tinubu ziyara

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Tsohon Gwamnan Benue, Samuel Ortom, da tsohon Gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu, da tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose da sauransu sun kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon da yasa aka kama Sultan me watsa labarai a Tiktok, An gurfanar dashi a gaban kotu inda aka zargeshi da cusawa 'yan Najeriya kiyayyar shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *