
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu; Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; Karamar Ministan Abuja, Mariya Mahmoud, da Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, da sauran manyan baki a yayin kaddamar da aikin inganta cibiyar rarraba ruwan sha ta babban birnin Abuja a yau Litinin.
