Friday, December 5
Shadow

TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir

TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir.

Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Nijeriya Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya ce ba zai goyi bayan Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a zaɓen 2027 ba, idan har Tinubu ya sauya mataimakinsa, Kashim Shettima.

Jingir ya bayyana cewa matsayar shi ita ce goyon baya ga Tinubu–Shettima ne kawai. Idan Tinubu ya yanke shawarar sauya Shettima da wani daga cikin mataimakinsa.

Karanta Wannan  Manyan Malaman Cocin Katolika 2 da ake tsammanin zasu gaji Fafaroma Francis an samesu da zargin yin rufa-rufa game da cin zàràfìn yara ta hanyar yin làlàtà dasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *