Friday, December 5
Shadow

Hukumar zabe me zaman Kanta, INEC zata ci gaba da yiwa ‘yan Najeriya rijistar katin zabe

Hukumar zabe me zaman kanta tace zata ci gaba da rijistar masu zabe a ranar 17 ga watan Yuli a jihar Anambra inda kuma za’a ci gaba da yi a gaba dayan Najeriya a ranar 18 ga watan Augusta.

Shugaban hukumar, Prof. Mahmood Yakubu ne ya bayyana hakan a wajan wani taro da aka yi ranar Alhamis a Abuja.

Ya bayyana cewa, za’a fara rijistar ne a jihar Anambra saboda zaben gwamna da za’a gudanar a jihar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Nakan Buga Misali da maganganun babban Malami Ibn Taimiyya duk da wasu daga cikin 'yan Dariqarmu basa son ina hakan>>Inji Sheikh Farfesa Ibrahim Maqari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *