Wednesday, April 29
Shadow

Hukumar zabe me zaman Kanta, INEC zata ci gaba da yiwa ‘yan Najeriya rijistar katin zabe

Hukumar zabe me zaman kanta tace zata ci gaba da rijistar masu zabe a ranar 17 ga watan Yuli a jihar Anambra inda kuma za’a ci gaba da yi a gaba dayan Najeriya a ranar 18 ga watan Augusta.

Shugaban hukumar, Prof. Mahmood Yakubu ne ya bayyana hakan a wajan wani taro da aka yi ranar Alhamis a Abuja.

Ya bayyana cewa, za’a fara rijistar ne a jihar Anambra saboda zaben gwamna da za’a gudanar a jihar.

Karanta Wannan  ALLAH SARKI: Ta Fashe Da Kùka Sabida Farin Ciki Tare Da Yin Sujjadar Godiya Ga Allah, Biyo Bayan Auren Da Ta Yi, Bayan Ta Yi Zaman Shekaru 40 A Matsayin Budurwa Babu Aure

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *