Thursday, February 5
Shadow

Gwamnatina ta ku ce kuma ku nakewa aiki>>Tinubu ga ‘yan Najeriya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Gwamnatinsa ta ‘yan Najeriya ce kuma ayyukansa dan ci gaban Najeriya ne.

Shugaban ya bayyana hakane ranar Juma’a a wajan kaddamar da wani titi daya gina a Abuja da ya hada Kabusa da Ketti.

Shugaban yace yana nan kan bakansa na samarwa ‘yan Najeriya da makamashi, Tituna, makarantu da Asibitoci.

Karanta Wannan  Fulani sun kora shanunsu cikin gonar shinkafata suka cinye rabin gonar, daga baya kuma suka je suka girbe sauran rabin>>inji Mal. Abdulhamid Abubakar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *