Tuesday, November 18
Shadow

Gwamnatina ta ku ce kuma ku nakewa aiki>>Tinubu ga ‘yan Najeriya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Gwamnatinsa ta ‘yan Najeriya ce kuma ayyukansa dan ci gaban Najeriya ne.

Shugaban ya bayyana hakane ranar Juma’a a wajan kaddamar da wani titi daya gina a Abuja da ya hada Kabusa da Ketti.

Shugaban yace yana nan kan bakansa na samarwa ‘yan Najeriya da makamashi, Tituna, makarantu da Asibitoci.

Karanta Wannan  Duk da doka ta bukaci hakan, Ma'aikatan Gwamnatin ciki hadda shugaban kasa, Tinubu, Kashim, da Akpabio sun ki bayyana kadarorin da suka mallaka, kuma an kasa hukuntasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *