Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Har yanzu ina bin Naziru Sarkin Waka bashin kudin lefen aurensa dana hada masa bai biyani ba>>Inji Rashida Mai Sa’a

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a ta bayyana cewa, akwai jikakka tsakaninta da Naziru Sarkin Waka inda tace baya biyan bashi.

Ta bayyana hakane bayan da ta caccakeshi da cewa Rarara ya fishi ya hakura.

https://www.tiktok.com/@matandanaljanna/video/7523198319653391621?_t=ZM-8xld6Xo9UbI&_r=1

Rashida tace ita ta hadawa Naziru Sarkin Waka Lefen aurensa na biyu kuma har yanzu bai biyata kudin ba.

Ta bayyana hakane a wani Live data gudanar saidai da yawa sun bayyana mabanbanta ra’ayi akanta.

Karanta Wannan  Kwanaki kadan bayan data goyi bayan Trump ya kawowa Najeriya Khàrì, Wata kotu a kasar Amurka zata sayar da gidan Fitsararriyar mawakiya, Nicki Minaj dan biyan wani dogarin ta diyya bayan da ya kaita kara yana neman hakkinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *