Friday, December 5
Shadow

‘Yan Shi’a da Yehudaawa duk abu daya ne, Ko Sheikh Daurawa ma dan Shi’a ne shiyasa yake cewa a musu addu’a>>Inji Sheikh Saidu Aliyu Maikwano

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama, Sheikh Saidu Aliyu Maikwano ya bayyana cewa,Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa dan Shi’a ne shiyasa ma yake cewa a yiwa kasar Iran addu’a a yayin fadansu da kasar Israyla.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga yana wa’azi.

Malamin yace ‘yan shi’a basu da maraba da Yahudawa inda yace ko Khumaini daya tashi yin gudun Hijira, maimakon ya je kasar Musulmai, sai ya tafi kasar Faransa.

A kuma bayyana cewa ‘yan shi’a basu da banbanci da Yahudawa.

@sheikh.saidu.aliy

Babu Dalilin da zai sa Musulmi suyi addu’a ga kasar Iran domin ta sami basara ga Kasar Yahudawa. #izalakaduna #sunnah #bauchi #Gusau #fellow #izalakaduna #islamic_video #all #everyone #zaria #abuja #kano

♬ original sound – SHEIKH SAIDU ALIYU MAIKWANO
@sheikh.saidu.aliy

Babu Dalilin da zai sa Musulmi suyi addu’a ga kasar Iran domin ta sami basara ga Kasar Yahudawa. #izalakaduna #sunnah #bauchi #Gusau #fellow #izalakaduna #islamic_video #all #everyone #zaria #abuja #kano

♬ original sound – SHEIKH SAIDU ALIYU MAIKWANO

Malamin dai yace Musulmi kwarai ba zaiwa kasar Iran Addu’a ba.

Karanta Wannan  Ni a wajena bana goyon bayan janye 'yansanda daga baiwa manyan mutane a kasarnan Kariya>>Inji Sanata Aliyu Wamako

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *