Friday, December 5
Shadow

A lokacin Buhari ne duk Najeriya ta susuce, saboda rufa-rufa aka rika yi, abinda ya kamata a yi sai a kauda kai, amma Tinubu ya zo gyara barnar da Buhari ya tafka ne>>Inji Dauda Kahutu Rarara

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Tauraron mawakin siyasa, Dauda kahutu Rarara ya bayyana cewa, A lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, An tafka kuskure.

Yace amma shi Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zo gyaran kuskuren da aka tafka ne.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a kafar DLCHausa.

Yace a lokacin Buhari rufa-rufa aka rika yi ta yanda ga abinda ya kamata a rika yi amma sai a barshi a kauda kai, yace amma shi Tinubi dan keke da keke ne.

Karanta Wannan  Shahararren Ɗan Kokowar Zamani (Wrestling) Dake Kasar Amurka, Hulk Hogan Ya Mutu Yana Da Shekara 71 A Duniya, Yau Alhamis

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *