Tuesday, August 25
Shadow

Wannan wulakanci ne: Kalli Bidiyon yanda wani ya daina saurarin shugaba Tinubu a wajan Taron BRICS da ake yi a kasar Brazil yayin da yake jawabi

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A wajan taron kasashen dake karkashin kungiyar BRICS dake gudana a kasar Brazil.

A yayin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zo yin jawabinsa, an ga yanda wani dake bayansa na cire abin sauraren jawabin kunne da ake sakawa inda ya canjashi da wani.

https://www.tiktok.com/@kingovieovie/video/7524402664076004613?_t=ZM-8xrHxKsGBLa&_r=1

Wasu dai sun yi fassarar cewa, ya gaji da jin abinda Tinubu ke cewa ne shiyasa yayi hakan.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A yayin da Kiristoci ke fitowa da irin asarar Ràyùkàn da suka yi a Najeriya, suma wasu Musulmai sun fara fitowa da Asarar Ràyùkàn da suka yi a Jos dan jawo hankalin kasar Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *