Wednesday, April 8
Shadow

Wata Sabuwa: Za’a kara kudin wutar Lantarki a Najeriya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin kara kudin wutar Lantarki a Najeriya.

Rahoton yace Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ne ya bayyana hakan a wajan wani taro a Abuja.

Yace za’a kara farashin kudin wutar lantarkin ne saboda dakatar da hauhawar da bashin da bangaren wutar ke fama dashi ke yi.

Naira Tiriliyan 4 ne ake bin bangaren wutar bashi.

Wannan magana tasa tana nufin, za’a dakatar da biyan kudin tallafin wutar lantarki da gwamnatin tarayya ke yi.

Hakan zai kara tsadar kudin wutar Lantarkin da ‘yan Najeriya ke biya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Idan na chire kaya na yi Tumbur a gaban su Gfresh da Mai Wushirya, sai su yi ta kokarin yin Alfasha dani, Addu'a ce ke kareni>>Inji Murja Kunya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *