Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Babban Kuskuren da ‘yan Darika zasu yi shine su taba Sheikh Lawal Triumph, Inji Malam, Yaje sun hmga ba zasu iya fadan Littafi ba shine suke son tada zaune tsaye

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malam ya bayyana cewa fadan Hujja da Littafi ne ‘yan Darika ba zasu iya ba shiyasa suka koma neman fadan zahiri.

Ya bayyana hakane a Bidiyo sa da yake mayar da martani kan masu sukar Sheikh Lawal Triumph.

Lamarin ya samo Asaline daga hadisan da Sheikh Lawal Triumph ya karanto dake cewa, An samu Kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da wanda ke cewa, Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na fitsari a tsaye.

Malamin yace ‘yan Darika na zuga gwamnatin Kano ta kama Sheikh Lawal Triumph saidai yace fada da malamin gaskiya ba riba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sadiya Kabala tace saurayinta yace kibarta ta yi yawa dan haka ta canja kalar abincin da take ci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *