Thursday, February 5
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ne zai karbi Gawar Buhari a filin jirgin Katsina

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun tabbatar da cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai karbi gawar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari a filin jirgin Katsina idan ta karaso daga landan.

A yanzu haka dai ana dakon jiran gawar tsohon shugaban kasar inda manyan mutane suka hallara dan halartar jana’izar tasa.

Karanta Wannan  'Yan Najeriya, Ghana, China, da India ne suka bace aka rasa inda suke bayan da suka shiga kasar Canada da cewar sun je yin karatune

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *