Friday, December 5
Shadow

Kasar Nijar ta aiko da wakilai halartar jana’izar Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Kasar Nijar ta aiko da wakilai bisa jagorancin Firaministan kasar, H.E. Ali Lamine Zeine halartar jana’izar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Manyan baki na ci gaba da zuwa.

Karanta Wannan  Yanda 'yansanda suka min fàdè a bakin boda>>Wata 'yar Najeriya data je cirani kasar Libya ta dawo da kyar ta bayar da labari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *