Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya canjawa jami’ar UNIMAID dake Maiduguri suna zuwa sunan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da canjawa jami’ar UNIMAID dake Maiduguri suna zuwa sunan tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari.

Shugaban ya bayyana hakane a yayin zaman majalisar zartaswa na yau wanda aka yi shi musamman dan yiwa tsohon shugaban kasar, Muhammadu Buhari addu’a.

Shugaba Tinubu yace daga yanzu za’a rika kiran jami’ar ta UNIMAID da sunan Muhammadu Buhari University.

Karanta Wannan  Wasu ne a can gefe ke juya kasarnan, Tunubu kuwa an kulleshi a Fadar Aso Rock>>Inji Sanata Abdulaziz Yari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *