Thursday, February 5
Shadow

Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, Najeriya bata bukatar wani hadakar ‘yan Adawa saboda.

Yace tsare-tsaren gwamnatin Tinubu sun gyara Najeriya dan haka shi daga jiharsa zasu baiwa shugaba kuri’u Miliyan 2.5

Yace kuma ba wasa yake ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Bamu ji dadin Nasarar da Iran ta samu ba>>Inji Farfesa Mansur Sokoto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *