Friday, December 26
Shadow

Hotuna: Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je duba Gwamnan Katsina

Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ziyarci gwamnan jihar Katsina Malam Umaru Dikko Raɗɗa wanda aka sallama daga asibiti bayan kwanciya jinya na ƴan kwanaki sakamakon hatsarin da ya samu a mota tsakanin hanyar Daura zuwa Katsina.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon da Rahama Sadau ta wallafa da yasa ake ta tunanin Ko Ali Jita ne ta aura

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *