Tuesday, August 11
Shadow

Hotuna: Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je duba Gwamnan Katsina

Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ziyarci gwamnan jihar Katsina Malam Umaru Dikko Raɗɗa wanda aka sallama daga asibiti bayan kwanciya jinya na ƴan kwanaki sakamakon hatsarin da ya samu a mota tsakanin hanyar Daura zuwa Katsina.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Tsohon Mijin Sadiya Haruna, Isa A Isa ya je kasar Saudiyya yayi Addu'ar cewa duk me masa qazafin yana Luwqdy Allah ya saka masa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *