Friday, September 11
Shadow

Hotuna: Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya je duba Gwamnan Katsina

Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ziyarci gwamnan jihar Katsina Malam Umaru Dikko Raɗɗa wanda aka sallama daga asibiti bayan kwanciya jinya na ƴan kwanaki sakamakon hatsarin da ya samu a mota tsakanin hanyar Daura zuwa Katsina.

Karanta Wannan  DA DUMI DUMINSA; Za'a ƙirƙiri Sabbin Jahohi guda 31, Mun samu bukatar ƙirƙiro sabbin Jihohi 31 a Najeriya - Kalu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *