Monday, August 24
Shadow

Kalli Bidiyo da Duminsa Yanda aka saka gawa a kabari, amma kabarin ya ki karbarta a makabartar Bashama dake Kaduna, hankula sun tashi

Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, Kabari ya ki karbar gawar wata mata da ta rasu.

Rahoton yace lamarin ya farune a Makabartar Bashama dake Tudun Wada Kaduna.

A Bidiyon an ga hadda mata nata tururuwar zuwa ganin abinda ya faru cikin makabartar

Saidai wasu da yawa sun musanta faruwar lamarin:

Rahotan dai yace lamarin jita-jitane.

Karanta Wannan  Dangote ya nace akan shi fa ba zai mayar da ma'aikata 'yan Najeriya 800 daya kora aiki daga matatar mansa ba saboda bai yadda dasu ba, zasu iya yi masa zagon kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *