Friday, December 5
Shadow

Ko Da ace da gaske Sultan yace Tinubu bashi da lafiya ai ba karya yayi ba>>Inji Bulama Bukarti

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shahararren Lauya, Bulama Bukarti ya bayyana cewa, Ko da ace da gaskene kamun DSS da sukawa shahararren me watsa labarai a Tiktok, Sultan akan yace Tinubu bashi da lafiyane ai ba karya yayi ba.

Ya bayyana hakane a wani shiri na kai tsaye da suka saba yi.

Bukarti yace ballantana Sultan Akan Benjamin Netanyahu yayi magana aka samu wani ya canja masa magana.

Karanta Wannan  Idan ADC ta tsayar dani takara babu shakka zan kayar da Shugaba Tinubu zabe a 2027>>Rotimi Amaechi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *