Wednesday, April 8
Shadow

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya zata kara farashin man fetur nan da 1 ga watan Janairu na shekarar 2026

Rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin tarayya zata kara farashin man fetur nan da 1 ga watan Janairu na shekarar 2026.

Hakan na kunshene a cikin sabuwar dokar haraji wadda aka zartas a kwanakin baya.

Dokar ta tanadi kara harajin kaso 5.0 cikin 100 akan man fetur wanda aka tace a gida Najeriya da kuma wanda aka shigo dashi daga kasashen waje.

Saidai wasu masu sharhi na cewa hakan bai dace ba lura da yanda a yanzu haka Talaka ke fama da kansa inaga an kara farashin man fetur?

Karanta Wannan  Daga ƙarshe dai Ruƙayya Muhammd, Matashiyar da ta yi alƙawarin ba da kyautar kuɗi Naira Miliyan 50 da gida da mota ga wanda zai aure ta, ta yi aure. Muna fatan Allah Ya su zaman lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *