Friday, December 5
Shadow

Gwamna Abba Kabir Ya Baiwa Matashin Yaro Mai Harkar Kere-Kere A Kano Jari Na Makuden Kudade Tare Da Daukar Nauyin Karatunsa

Gwamna Abba Kabir Ya Baiwa Matashin Yaro Mai Harkar Kere-Kere A Kano Jari Na Makuden Kudade Tare Da Daukar Nauyin Karatunsa.

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Hazikin matashin nan mai harkar kere-kere, Injiniya Khalifa, ya samu tallafin makuden kudade daga wurin Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf domin ci gaba da harkar kere-kerensa kamar yadda ya jima yana ta neman jari.

Haka kuma Gwamna zai dauki nauyin ci gaba da karatunsa.

Daga Fauziyya D. Sulaiman

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Duk wanda baya Maulidi ba Musulmi bane>>Inji Sheikh Maqari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *