Thursday, February 5
Shadow

Tinubu ya bar Japan zuwa ƙasar Brazil zai kuma yada zango a Los Angeles – Fadar shugaban ƙasa

Tinubu ya bar Japan zuwa ƙasar Brazil zai kuma yada zango a Los Angeles – Fadar shugaban ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta ce shugaba Bola Tinubu ya zarce Brazil bayan halartar taruka a Japan.

A wata sanarwa da kakakin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya fitar, Tinubu zai hada zango a birnin Los Angeles na kasar Amurka kafin ya wuce birnin Brasilia na kasar Brazil domin ziyarar aiki da zai fara daga ranar 24 ga watan Agusta.

Karanta Wannan  Muna baiwa shugaba Tinubu da sauran 'yan Najeriya hakuri saboda munsan mun baku kunya, sau biyu kenan Super Eagles na kasa zuwa gasar cin kofin Duniya>>Inji Hukumar kwallon Najeriya, NFF

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *