August 31, 2025 by Bashir Ahmed Bidiyon Yadda Jama’a Suka Daka Wawa A Wajen Rabon Kaya Da Dan Majalisar Tarayya Ya Yi A Garin Suleja. Kalli Bidiyon anan Karanta Wannan Da Duminsa: Shahararren malaminnan na jihar Filato, Abubakar Abdullahi, wanda ya baiwa Kiristoci 262 kariya, ya rigamu gidan gaskiya