Friday, December 5
Shadow

Karya ake cutar Kanjamau bata kama ni ba>>Inji Shahararren malamin addinin Islama, Zakir Naik

Shahararren malamin Addinin Islama, Sheikh Zakir Naik ya musanta labaran dake yawo cewa wai cutar kanjamau ta kamashi shi da matarsa kuma an kwantar dasu a asibiti.

Malamin ta bakin lauyansa tuni ya karyata wannan ikirari inda yace yana cikin koshin lafiya.

Da yawa sun yayata a kafafen sada zumunta cewa cutar HIV ta kama malamain amma labarin ba gaskiya bane.

Karanta Wannan  Masu garkuwa da mutane sun sace wata mata a Asibitin dake Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *