Friday, December 5
Shadow

Mutanen Kaduna sun ki fitowa su tarbi Tinubu shine suka samo yara ‘yan makaranta suka zuba akan Titi>>Inji Tsohuwar Hadimar Shagaban kasa, Lauretta Onochie

Tsohuwar hadimar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie ta bayyana cewa, ziyarar da Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kai jihar Kaduna bata yi Armashi ba.

Ta godewa mutanen Kaduna saboda kin fitowa su tarbi shugaban kasar inda tace sai yara aka samo aka zuba akan titi.

Ta bayyana hakane a shafinta na X.

Ta kara da cewa, wannan sakamakon mulki da rashin bin doka kenan.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda 'yansanda suka bi sahun farar hula suka tsere yayin da bata gari suka sace akwatin zabe a wata mazaba dake jihar Ondo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *