Friday, December 5
Shadow

Idan na zama shugaban kasa, Yarbawa san fi baiwa mukami ba Hausawa ko Fulani ba>>Atiku Abubakar

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ba kamar yanda ake yada jita-jita ba wai Hausawa da Fulanine zasu fi rike manyan mukamai a gwamnatinsa ba, Yarbawa zai fi baiwa mukamai.

Atiku ya bayyana cewa, Matarsa ta Farko, Bayarbiyace kuma suna da ‘ya’ya 4 da ita.

Yace Yarbawa na da matsayin na kusanci irin na ‘yan uwantaka a wajansa.

Hakanan yace yana girmamasu sosai, kamar yanda kafar voicenews.com.ng ta ruwaito

Karanta Wannan  Ana rade-radin gwamnan jihar Naija yayi Murabus

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *