Saturday, June 27
Shadow

Idan na zama shugaban kasa, Yarbawa san fi baiwa mukami ba Hausawa ko Fulani ba>>Atiku Abubakar

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ba kamar yanda ake yada jita-jita ba wai Hausawa da Fulanine zasu fi rike manyan mukamai a gwamnatinsa ba, Yarbawa zai fi baiwa mukamai.

Atiku ya bayyana cewa, Matarsa ta Farko, Bayarbiyace kuma suna da ‘ya’ya 4 da ita.

Yace Yarbawa na da matsayin na kusanci irin na ‘yan uwantaka a wajansa.

Hakanan yace yana girmamasu sosai, kamar yanda kafar voicenews.com.ng ta ruwaito

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu Qur'ani ya gaya mana sunansa fiye da sau 50, Dan haka nace Kiristoci su bude baibul su nunamin guri daya da baibul yace sunana Baibul, ni kuma na yi Alkawarin zan koma Kirista>> Inji Wannan malamin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *