Sunday, August 9
Shadow

Idan na zama shugaban kasa, Yarbawa san fi baiwa mukami ba Hausawa ko Fulani ba>>Atiku Abubakar

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ba kamar yanda ake yada jita-jita ba wai Hausawa da Fulanine zasu fi rike manyan mukamai a gwamnatinsa ba, Yarbawa zai fi baiwa mukamai.

Atiku ya bayyana cewa, Matarsa ta Farko, Bayarbiyace kuma suna da ‘ya’ya 4 da ita.

Yace Yarbawa na da matsayin na kusanci irin na ‘yan uwantaka a wajansa.

Hakanan yace yana girmamasu sosai, kamar yanda kafar voicenews.com.ng ta ruwaito

Karanta Wannan  Kalli bidiyon yanda wani yayi kashin kullin Kwàyòyì 120 da ya hadiya yana shirin fita dasu kasashen waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *