Wednesday, April 8
Shadow

An sace danyen man fetur na zunzurutun kudi har Naira Tiriliyan N8.41tn

Rahotanni daga hukumar kula da harkar man fetur a Najeriya, watau Nigerian Upstream Petroleum Regulatory Commission, sun ce an sace jimullar danyen man fetur na Naira Tiriliyan N8.41tn.

Rahoton yace an yi wannan gagarumar satar ne a tsakanin shekarun 2021 da 2025.

Saidai rahoton yace a yanzu an samu raguwar satar danyen man ba irin a baya ba amma duk da haka jimullar yawan danyen man da aka sace ya nuna gazawar gwammati.

Me sharhi akan Almuran yau da kullun, Professor Ayoade yace abin takaici ne ace an tafka irin wannan asarar amma babu wanda aka hukunta.

Karanta Wannan  Ya Zama Wajibi Ga Ƴan Nijeriya Mu Tashi Tsaye Wajen Ganin An Kawar Da Gwamnatin APC 2027 A Kowane Matakai, Saboda Mawuyacin Halin Da Ta Jefa Mu, Ta Hanyar Haɗaka Da Muke Shirin Kafawa Nan Gaba Kaɗan, Cewar Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Dakta Mustapha Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *