Sunday, August 30
Shadow

Kalli Bidiyo: Na yi mamaki da naji ance Kwankwaso zai dawo APC, saboda a baya ya Zhaghi shugaba Tinubu sannan yace masu shiga APC Mahaukata ne>>Inji Ganduje

Tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana mamakin sa da jin labarin komawar Kwankwaso APC.

A wata hira da aka yi dashi bayan taron masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC ta Kano, Ganduje yace Kwankwaso ya yi munanan kalamai na zagi da cin mutunci ga shugaban kasa da jam’iyyar APC amma gashi wai yau shine ke shirin komawa jam’iyyar.

Kalli Bidiyon anan:

Karanta Wannan  Ana Binciken karamin yaro me shekaru 17 saboda sayen fili Hectares dubu goma sha hudu (14,000 Hectares) a jihar Edo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *