Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Sheikh Musa Asadussunnah yace kamar yanda ake shirin Titsiye, Malam Lawal Triumph a hada da Malam Nazifi Alkarmawi saboda yace idan mutum yayi mafarki ya ga Raqumi, Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya gani

Malam Musa Asadussunnah ya bayyana cewa, idan dai za’a Titsiye malam Lawal Triumph kan kalaman da yayi, to ya kamata a Hada da malam Nazifi Alkarmawi.

Malam Musa yace, Shima Alkarmawi yace idan aka yi mafarkin Raqumi to kamar an ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ne.

Yace amma babu wanda yaji yana sukar Alkarmawi aka wannan kalamai.

Yace dan haka indai za’a titsiye malam Lawal Triumph to a hada da Alkarmawi.

Karanta Wannan  Ni Dai da in Aikata Alfasha da Me Bakin Kyss wallahi gara Inyi Khadari abuna ya guntule>>Inji Ustaz Hussaini a yayin da suke musayar kalamai tsakaninsa da me bakin Kiss

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *