Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Dan Allah duk wanda muka yi fada dashi, dan Darajar wannan dakin ya yafe min>>Inji Hassan Make-Up

Tauraron Tiktok, Hassan Make-Up ya bayyana cewa, yana neman Afuwar duk wanda suka yi fada dashi ya yafe masa.

Ya bayyana hakane yayin da yake kusa da ka’aba yake rokon dan darajar dakin Ka’aban duk wanda suka yi fada dashi ya yafe masa.

A baya dai an ga Hassan Make-Up har kuka ya rika yi bayan da ya samu zuwa Aikin Umrah.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Bayan Rawar da yayi ta farko data jawo cece-kuce, Gwamnan Jihar Naija, Umar Bago ya sake yin rawa da wakar Omologo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *