Friday, December 5
Shadow

Mu muka rika raka ‘yan siyasa da kudaden da suka sata suna kaisu kauyukansu suna boyewa amma gashi yanzu mun gama aiki an kasa biyanmu hakkokinmu>>Tsohon Dansandan Najeriya ya koka

Tsohon dansandan Najeriya me mukamin DSP ya koka game da yanda yace an kasa biyansu hakkokinsu bayan sun kwashs Shekaru 35 suna aiki.

Yace a lokacin da suke aiki, sune suka rika raka ‘yan siyasa da kudaden da suka sata zuwa kauyukansu suna boyewa, yace amma gashi sun gama aiki biyansu hakkokinsu ya gagara.

Ya bayyana hakane a wajan zanga-zangar neman hakokinsu da suka fito.

Karanta Wannan  Mutane 30 Sun Mutu An Kwantar Da Wasu Gommai a Asibiti Bayan Sun Sha Burkutu a India

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *