Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: A tabbatar malaman da aka gayyato zasu yiwa Malam Lawal Triumph Tambayoyi sun san Hadisi da Qur’ani sosai, idan ba haka ba zamu ji Kunya>>Inji Dan Darika Umar

Dan Darika, Umar ya bayyana damuwa da kuma gargadi kan cewa ya kamata a ce an samu malamai wanda suka san Qur’ani da kuma Hadisi su zaina da malam Lawal Triumph.

Umar yayi gargadin cewa, idan ba’a samu malamai masu ilimi ba, za’a iya jin kunya.

Ya bayyana cewa ya san Malam Lawal Triumph sosai.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda hukumar Babban birnin tarayya Abuja ta kulle babbar sakatariyar PDP dake birnin saboda rashin biyan Haraji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *