
Wannan wata Budurwa ce da lamarin ta ya baiwa mutane da yawa tausai.
Wasu matasa matsafa da aka fi sani da Yahoo Boys ne suka dauketa suka kaita gida da niyyar aikata Alfasha da ita amma a karshe ashe tsafi zasu yi da ita.
An ga Bidiyon ta tana ta rokon su kada su Kashye ta amma suka aikata lahira? Suka cire mata kai, da gabanta da sauran wasu sassan jikinta.
A karshe dai asirinsu ya tonu an kamasu.
Allah yajikanta