
Wannan wata ‘yar Kano ce da saurayinta ya kaita wajan sayayya suka ci tsire kuma suka sayi kaya amma da aka zo biyan kudi sai ya tsere.
Daga baya dai sai wayarta aka kwace a shagon.
Ta bayyana cewa Samarin Kaduna akwai yaudara.

Wannan wata ‘yar Kano ce da saurayinta ya kaita wajan sayayya suka ci tsire kuma suka sayi kaya amma da aka zo biyan kudi sai ya tsere.
Daga baya dai sai wayarta aka kwace a shagon.
Ta bayyana cewa Samarin Kaduna akwai yaudara.