Friday, December 5
Shadow

Gyaran Tattalin Arzikin Najeriya da shugaba Tinubu ke yi na bada sakamako me kyau yanzu Buhun shinkafa ya fado zuwa Naira 80,000>>Inji Ministan Kudi

Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gyaran tattalin arzikin da shugaba Tinubu ke yi na bayar da sakamako me kyau.

Yace gyaran ya sa farashin shinkafa ya fadi zuwa Naira Dubu 80 akan buhu.

Gwamnatin Tarayya dai na ta tabbatar da faduwar farashin kayam abinci.

Karanta Wannan  Jami'ar Usmanu Ɗanfodiyo Dake Sokoto Ta Shiryawa Ɗalibai Masu Nazarin Halayyar Ɗan Adam, Tambayar Jarrabawa Kan Dambarwar Dake Tsakanin Sanata Godswill Akpabio Da Sanata Natasha

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *