Saturday, July 25
Shadow

Gyaran Tattalin Arzikin Najeriya da shugaba Tinubu ke yi na bada sakamako me kyau yanzu Buhun shinkafa ya fado zuwa Naira 80,000>>Inji Ministan Kudi

Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gyaran tattalin arzikin da shugaba Tinubu ke yi na bayar da sakamako me kyau.

Yace gyaran ya sa farashin shinkafa ya fadi zuwa Naira Dubu 80 akan buhu.

Gwamnatin Tarayya dai na ta tabbatar da faduwar farashin kayam abinci.

Karanta Wannan  YANZU YANZU: Hukumar DSS ta fara kama mutanen da suke ɗora Bidiyon Sojojin ƙasar Faransa da suke a Nigeria a kafafan Sada Zumunta, inda Yanzu haka Jami'an tsaron farin kaya (DSS) sun cafke ɗan gwagwarmaya Mahadi Shehu, bisa zargin yaɗa bidiyon Sojojin Faransa a shafinsa na X, da ke nuna cewa akwai masaukinsu a Nijeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *