Friday, December 5
Shadow

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayar da Umarnin a dawo a ci gaba da yin Gwajin Makamin kare dangi

Republican presidential candidate and former U.S. President Donald Trump looks on in the courtroom, as his criminal trial over charges that he falsified business records to conceal money paid to silence porn star Stormy Daniels in 2016 continues, at Manhattan state court in New York City, U.S., April 23, 2024. REUTERS/Brendan Mcdermid/Pool

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya baiwa ma’aikatar yaki ta kasarsa umarnin a dawo a ci gaba da gwajin makamin kare dangi, watau Nokiliya.

Shugaban yace idan dai wasu kasashe zasu rika yin gwajin bai ga dalilin da zai hana kasar Amurka itama ta rika yin irin wannan gwajin ba.

Saidai masu sharhi sun ce abinda suka fahimta shine shugaban ba yana nufin a rika harba makamin bane, yana nufin a rika gwadawa Duniya Kwajin kasar Amurka ne.

Hakan na zuwane a yayin da shugaba ke kan hanyar zuwa kasar China.

Saidaj wasu masana sun ce gwajin makami wanda Nokiliya ke karfafashi wanda kasar Rasha ta yi ne ya tunzura shugaba Trump.

Karanta Wannan  Najeriya ta fada Duhu yayin da matsalar wutar lantarki ta sake aukuwa, Ji Jihohinnda lamarin ya shafa

Shekaru 33 kenan rabon da kasar Amurka ta yi gwajin makamin na Nokiliya.

Akwai dokokin kasa da kasa da suka hana yin gwajin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *