Thursday, February 5
Shadow

Kar kowa ya tayar da hankalinsa, Ku bar Trump ya aiko sojojin Amurka Najeriya, Ni kadai gayyane na ishesu>>Inji Mujahid Asari Dokubo

Tsohon shugaban tsageran Naija Delta, Mujahiddeen Asari Dokubo Ya bayyana cewa a bar sojojin Amurka su shigo Najeriya, shi kadai ya ishesu.

Ya bayyana cewa Kasar Amurka kasar Mahaukatace shiyasa suka zabi Mahaukaci a matsayin Shugaban kasa.

Asari Dokubo ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta inda aka jishi yana cewa a barsu su zo.

Karanta Wannan  Kalli Yanda wani matashi ya hau Saman karfen Sabis yace ba zai sauko ba sai Atiku Abubakar ya biyashi bashin Naira Miliyan 15 da yake binsa ko kuma ya kàshè kansa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *