Tuesday, May 19
Shadow

Kar kowa ya tayar da hankalinsa, Ku bar Trump ya aiko sojojin Amurka Najeriya, Ni kadai gayyane na ishesu>>Inji Mujahid Asari Dokubo

Tsohon shugaban tsageran Naija Delta, Mujahiddeen Asari Dokubo Ya bayyana cewa a bar sojojin Amurka su shigo Najeriya, shi kadai ya ishesu.

Ya bayyana cewa Kasar Amurka kasar Mahaukatace shiyasa suka zabi Mahaukaci a matsayin Shugaban kasa.

Asari Dokubo ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta inda aka jishi yana cewa a barsu su zo.

Karanta Wannan  Sojoji Sun Yi Sìĺaŕ Mutuwar Mutanen Da Ba Su Ji Ba, Ba Šu Ģàñi Ba Tare Da Àsarar Dabbobi Da Gidaje Da Dama A Bisa Kuskure, A Yayin Kai Farmaki A Kauyen Gidan Bisa Da Runtuwa Dake Karamar Hukumar Silame Dake Jihar Sokoto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *