Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Sai mun yi Hakuri da Fulani makiyaya, dalili kuwa shine su a wajansu sun fi son Saniyarsu fiye da ransu, bama wani ba, Haka Allah ya haliccesu>>Inji Sanata Aishatu Dukku

Sanata A’ishatu Dukku ta bayyana cewa bata san dalilin da yasa mutanen Najeriya suka canja ba, tace ko da saboda magin da ake sha ne?

Tace Bafulatani Allah ya halicceshi ne shi yana son Saniyarsa fiye da yanda yake son kansa bama wai wani ba.

Ta bayyana hakane a zauren majalisar Dattijai yayin da ake tattauna maganar hare-haren da Fulani Makiyaya ke kaiwa manoma.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Shekaru na 2 ban yi amfani da bankina ba, amma yau ina zaune sai ga Naira Miliyan 24 an tura min

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *