Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Saida Naita Gargadin Malam Nata’ala ya bar fim saboda duk wanda ya mutu yana Fim Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yace baya tare dashi ranar Qiyama>>Inji Dr. Hussain

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama dake wa’azi a Tiktok, Dr. Hussain ya bayyana cewa, Sai da yayi ta kira ga malam Na’atala ya bar harkar Fim saboda Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yace duk wanda ya mutu yana fim baya tare dashi.

Malamin ya bayyana hakane kwana daya da rasuwar malam Nata’ala.

Ji cikakken jawabinsa a Bidiyon dake kasa:

Karanta Wannan  Shugaban 'yansandan Najeriya ya bayar da umarnin yin bincike kan yanda aka tsare kananan yara masu zàngà-zàngà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *