Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyo: Saida Naita Gargadin Malam Nata’ala ya bar fim saboda duk wanda ya mutu yana Fim Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yace baya tare dashi ranar Qiyama>>Inji Dr. Hussain

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama dake wa’azi a Tiktok, Dr. Hussain ya bayyana cewa, Sai da yayi ta kira ga malam Na’atala ya bar harkar Fim saboda Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yace duk wanda ya mutu yana fim baya tare dashi.

Malamin ya bayyana hakane kwana daya da rasuwar malam Nata’ala.

Ji cikakken jawabinsa a Bidiyon dake kasa:

Karanta Wannan  Mijinta ya kamata tana yiwa dan kishiyarta me shekaru 15 fyade, saidai duk da haka ta sake kiran yaron inda take tambayarshi ta gamsar dashi kuwa?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *